This post was originally published on this site
Rahotanni sun kawo cewa an shiga halin fargabar cewar annobar coronavirus na iya shafar harkokin zaman shari’ar kotun zaben sanata na yankin Kogi ta yamma wanda za a yi a Abuja, babbar birnin tarayar kasar. Sanata Dino Melaye, wanda ya yi takarar …
Click here to read full article